-

Mazauna Lagos Sun Rika Debar Mai Bayan Tankar Ta Kife a Gadarin Tincan
Wata tankar man fetur (PMS) ta kife a Gadar Tincan Liverpool da ke Apapa, Jihar Lagos, lamarin da ya janyo mutane suka rika debar man da ya zube daga karkashin gadar. Tashar Channels Television ta wallafa bidiyon faruwar lamarin a safiyar…
-

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Talata 13, Janairu. 2026
Labaran Najeriya Na Yau – 13 Ga Junairu, 2026
-

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Litinin 12, Janairu. 2026
Labaran Najeriya Na Yau – 12 Ga Junairu, 2026
-

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Litinin 5, Janairu. 2026
Labaran Najeriya Na Yau – 5 Ga Junairu, 2026 1. Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) ta bayyana cewa mutane 25 sun mutu, yayin da 14 suka ɓacesakamakon hatsarin kwale-kwale da ya faru a ƙaramar…
-

Sojin Najeriya sun daƙile harin ƴan bindiga a jihar Kano
Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta JTF sun samu nasarar daƙile wani hari da ƴan bindiga suka tsara kai wa wasu garuruwa a ƙaramar hukumar Shanono da ke jihar Kano da ke arewacin Najeriya, bayan…
-

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Alhamis 18, Dec. 2025
Labaran Najeriya Na Yau – 18 Ga Dec, 2025 1. Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da sakin wani jirgin saman Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) tare da jami’ansa 11 da aka tsare a ƙasar Burkina…
-

Rikicin Dangote da Ahmed ba zai amfanar da ‘yan Najeriya ba – PETROAN
Sabon rikicin da ya sake ɓarkewa tsakanin Alhaji Aliko Dangote, Shugaban Kamfanin Dangote Refinery, da Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Mai na Midstream da Downstream ta Ƙasa (NMDPRA), Farouk Ahmed, tare da masu shigo…