TWINS EMPIRE NEWS/LABARAI

  • Home
  • Blog
  • Categories
  • About
  • Contact
  • Mazauna Lagos Sun Rika Debar Mai Bayan Tankar Ta Kife a Gadarin Tincan

    Mazauna Lagos Sun Rika Debar Mai Bayan Tankar Ta Kife a Gadarin Tincan

    January 19, 2026

    Wata tankar man fetur (PMS) ta kife a Gadar Tincan Liverpool da ke Apapa, Jihar Lagos, lamarin da ya janyo mutane suka rika debar man da ya zube daga karkashin gadar. Tashar Channels Television ta wallafa bidiyon faruwar lamarin a safiyar…

    Continue reading…

  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Talata 13, Janairu. 2026

    Takaitattun Labaran Safiyar Yau Talata 13, Janairu. 2026

    January 13, 2026

    Labaran Najeriya Na Yau – 13 Ga Junairu, 2026

    Continue reading…

  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Litinin 12, Janairu. 2026

    Takaitattun Labaran Safiyar Yau Litinin 12, Janairu. 2026

    January 12, 2026

    Labaran Najeriya Na Yau – 12 Ga Junairu, 2026

    Continue reading…

  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Litinin 5, Janairu. 2026

    Takaitattun Labaran Safiyar Yau Litinin 5, Janairu. 2026

    January 5, 2026

    Labaran Najeriya Na Yau – 5 Ga Junairu, 2026 1. Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) ta bayyana cewa mutane 25 sun mutu, yayin da 14 suka ɓacesakamakon hatsarin kwale-kwale da ya faru a ƙaramar…

    Continue reading…

  • Sojin Najeriya sun daƙile harin ƴan bindiga a jihar Kano

    Sojin Najeriya sun daƙile harin ƴan bindiga a jihar Kano

    January 2, 2026

    Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta JTF sun samu nasarar daƙile wani hari da ƴan bindiga suka tsara kai wa wasu garuruwa a ƙaramar hukumar Shanono da ke jihar Kano da ke arewacin Najeriya, bayan…

    Continue reading…

  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Alhamis 18, Dec. 2025

    Takaitattun Labaran Safiyar Yau Alhamis 18, Dec. 2025

    December 18, 2025

    Labaran Najeriya Na Yau – 18 Ga Dec, 2025 1. Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da sakin wani jirgin saman Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) tare da jami’ansa 11 da aka tsare a ƙasar Burkina…

    Continue reading…

  • Rikicin Dangote da Ahmed ba zai amfanar da ‘yan Najeriya ba – PETROAN

    Rikicin Dangote da Ahmed ba zai amfanar da ‘yan Najeriya ba – PETROAN

    December 16, 2025

    Sabon rikicin da ya sake ɓarkewa tsakanin Alhaji Aliko Dangote, Shugaban Kamfanin Dangote Refinery, da Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Mai na Midstream da Downstream ta Ƙasa (NMDPRA), Farouk Ahmed, tare da masu shigo…

    Continue reading…

Next Page→

Daily News Blog

Sed ut perspiciatis unde omnis iste natus voluptatem fringilla tempor dignissim at, pretium et arcu natus voluptatem fringilla.

  • Twitter
  • Instagram
  • Facebook

About

  • Why I write
  • My Experience
  • My Journey
  • My Goals

Resources

  • Home
  • Shop
  • Blog
  • About

Address

36-56, Kingshold Road
Chingford Mount E9 7BD
Greater London

United Kingdom

Copyright 2025 | A WordPress Theme By SuperbThemes