Kayayyakin zabe masu matukar muhimmanci na zaben gwamnan Jihar Osun da za a gudanar ranar Asabar sun isa reshen Babban Bankin Najeriya (CBN) da ke Osogbo, gabanin rarraba su zuwa kananan hukumomin jihar. Kayayyakin sun isa harabar CBN da misalin karfe 8:30…

International Politics

Travel & Tourism

Sports

Lifestyle

North America