Labaran Najeriya Na Yau – 16 Ga Oct, 2025 1. Majalisar Dattawa za ta fara tantance Farfesa Joash Ojo Amupitan, SAN, a yau Alhamis, wanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa a matsayin sabon shugaban Hukumar ... Read More
Labaran Najeriya Na Yau – 15 Ga Oct, 2025 1. Ministan Kuɗi da Tattalin Arziki, Mista Wale Edun, ya tafi ƙasar Birtaniya domin neman magani, kamar yadda wasu majiyoyi suka tabbatar a safiyar Talata. Rahoton ya ce ministan zai ... Read More
Ayyukan karatu da koyarwa sun tsaya cik a yawancin jami’o’in gwamnati a fadin kasar Najeriya bayan kungiyar malaman jami’o’i ta kasa (ASUU) ta fara yajin aiki na makonni biyu a ranar Litinin, bayan karewar wa’adin gargadin da ... Read More
Tsohon Gwamnan Jihar Anambra, Peter Obi, na fuskantar rashin tabbas kan dandalin siyasa da zai tsaya a zaben shugaban kasa na 2027, yayin da ake samun rudani a cikin jam’iyyun da yake da alaka da su. Rahoton DAILY POST ya ... Read More
Labaran Najeriya Na Yau – 09 Ga Oct, 2025 Bankin Duniya ya ce Najeriya ta tabbatar da sauyin tattalin arziki ya amfani talakawaBankin Duniya (World Bank) ya bukaci Najeriya da ta tabbatar da cewa sakamakon gyare-gyaren ... Read More
Labaran Najeriya Na Yau – 08 Ga Oct, 2025 1. Ministan Kirkira, Kimiyya da Fasaha, Geoffrey Uche Nnaji, ya yi murabus. Murabus ɗinsa a ranar Talata ya biyo bayan zargin bogin takardar shaidar karatu da ake yi ... Read More
Labaran Najeriya Na Yau – 07 Ga Oct, 2025 Gwamnatin Tarayya ta soki kungiyar PENGASSAN kan yajin aikiShugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya soki kungiyar ma’aikatan man fetur ta Najeriya (PENGASSAN) bisa yajin aikin da suka gudanar saboda ... Read More