Ayyukan karatu da koyarwa sun tsaya cik a yawancin jami’o’in gwamnati a fadin kasar Najeriya bayan kungiyar malaman jami’o’i ta kasa (ASUU) ta fara yajin aiki na makonni biyu a ranar Litinin, bayan karewar wa’adin gargadin da ta bai wa gwamnati. Rahoton DAILY POST ya nuna cewa jami’o’i da dama sun bi umarnin yajin aiki baki ɗaya, lamarin da ya kawo cikas ga jarrabawar da ake gudanarwa a wasu jami’o’i. Dalilin Yajin Aikin Kungiyar ASUU ta bayyana cewa ta shiga wannan yajin ne saboda gwamnatin tarayya ta kasa aiwatar da yarjejeniyar da aka kulla tun 2009 bisa tsarin Nimi Briggs Committee (2021), da kuma…
Author: Ahmad Habib Ibrahim
Tsohon Gwamnan Jihar Anambra, Peter Obi, na fuskantar rashin tabbas kan dandalin siyasa da zai tsaya a zaben shugaban kasa na 2027, yayin da ake samun rudani a cikin jam’iyyun da yake da alaka da su. Rahoton DAILY POST ya nuna cewa Obi, wanda ya tsaya takarar shugaban kasa a 2023 karkashin jam’iyyar Labour Party (LP), na daga cikin manyan jiga-jigan ‘yan adawa da ke shirin haduwa domin hambarar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben gaba. A ranar 2 ga Yuli, 2025, shugabannin adawa da suka hada da Obi, tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar, tsohon Shugaban Majalisar Dattawa David Mark, tsofaffin gwamnonin Kaduna da Ribas, Nasir El-Rufai da Rotimi Amaechi, sun…
Labaran Najeriya Na Yau – 09 Ga Oct, 2025
Labaran Najeriya Na Yau – 08 Ga Oct, 2025 1. Ministan Kirkira, Kimiyya da Fasaha, Geoffrey Uche Nnaji, ya yi murabus. Murabus ɗinsa a ranar Talata ya biyo bayan zargin bogin takardar shaidar karatu da ake yi masa. 2. Shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, ya sauka daga mukaminsa, wanda hakan ke nuna fara sabon shugabanci a hukumar. Yakubu, wanda aka rantsar a karo na biyu a ranar 9 ga Disamba, 2020, ya sanar da matakin nasa yayin taron da ya yi da kwamishinonin zaɓe na jihohi (RECs) a ranar Talata. 3. Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta halarci…
Labaran Najeriya Na Yau – 07 Ga Oct, 2025
Labaran Najeriya Na Yau – 06 Ga Oct, 2025
Kakakin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Bolaji Abdullahi, ya soki matakin gwamnatin tarayya na soke bukin Zagayowar Cikar Shekaru 65 da samun ’Yancin Kai da aka shirya gudanarwa a Abuja ranar 1 ga Oktoba, yana mai cewa wannan alama ce ta yadda fadar shugaban kasa ta rabu da talakawan Najeriya. Gwamnatin tarayya ta sanar a ranar Litinin cewa ba za a yi bukin taron faretin ba, duk da cewa sauran shagulgulan bikin za su gudana kamar yadda aka tsara. A cikin hirar da ya yi da DAILY POST a ranar Talata, Abdullahi ya bayyana cewa wannan biki na faretin wata alama ce mai muhimmanci da bai kamata…