Close Menu
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
Twins Empire News
Demo
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Twins Empire News
Home»Siyasa»Dimokuraɗiyyar Najeriya ta lalace ƙwarai -Obasanjo

Dimokuraɗiyyar Najeriya ta lalace ƙwarai -Obasanjo

By Ahmad Habib IbrahimAgusta 22, 2025No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Reddit Telegram Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email
Demo

Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana damuwa cewa alkalan Najeriya sun lalace ƙwarai sakamakon cin hanci da rashawa, wanda ya mayar da kotunan ƙasar “kotun rashawa” maimakon “kotun adalci”.

A sabon littafinsa mai suna “Nigeria: Past and Future”, Obasanjo ya yi bayani cewa:

Demo
  • Adalci a Najeriya ya zama abin sayarwa ga mafiya kuɗi, lamarin da ke barazana ga zaman lafiya da tsaron ƙasa.
  • Ya ce mutuncin tsarin shari’a na ƙasar ya yi sauka sosai musamman a zamanin Jamhuriyya ta hudu.
  • Obasanjo ya kawo misali da wani alƙali da ya tara kuɗaɗe daga zama shugaban kotunan zaɓe, har ya gina gidaje guda shida a Arewa bayan ya bar mulki.
  • Ya kuma soki shugaban INEC, Far. Mahmood Yakubu, da laifin lalata tsarin zaɓe tun daga 2015, yana mai cewa hakan ya sanya siyasa ta rasa inganci da amana.

Obasanjo ya gargadi cewa idan adalci zai ci gaba da zama abin siye, to ƙasa za ta fuskanci tashin hankali, fitina da anarchy maimakon kwanciyar hankali da ci gaba.

Demo
Dimokuraɗiyya Shari’a Siyasa
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Ahmad Habib Ibrahim
  • Website

Related Posts

“Idan Wani aAbu Ya Sami El-Rufai, SakamakonsaZai Zama Abin Da Ba Za A Iya Hasashe Ba” – ADC ta gargadi Tinubu

Yuli 29, 2026

Firaministan Birtaniya Keir Starmer Ya Yi Murabus Bayan Matsin Lambar Siyasa

Yuni 22, 2026

Babachir Lawal Ya Fice Daga ADC, Ya Soki Atiku Abubakar

Yuni 1, 2026

Comments are closed.

Twins Empire Youtube
Wallafar Yanzu
  • Sarkin Gumel Alhaji Dr. Ahmed Muhammad Sani II, CON Ya Rasu A Yau 3 Ga Nuwamba 2026
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Laraba 2, Nuwamba 2026
  • Gwamnatin Ghana ta ƙi karɓar tallafin cedi miliyan 20 daga MTN
  • Nijar ta cimma yarjejeniyar gina tashar hasken rana mai karfin megawatt 200
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Laraba 26, Agusta. 2026
Nasara
Tsari
© 2026. Designed by Syntape Soultions.
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.