Close Menu
  • Labarai
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
Twins Empire News
Demo
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Twins Empire News
Home»Labarai»Kwankwaso Ya Magantu Kan Alaƙarsa da Atiku Gabanin Zaɓen 2027

Kwankwaso Ya Magantu Kan Alaƙarsa da Atiku Gabanin Zaɓen 2027

By Ahmad Habib IbrahimMay 12, 2026No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Reddit Telegram Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Tsohon gwamnan Kano kuma Sanata, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi karin haske kan alakarsa da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, inda ya bayyana cewa akwai yiwuwar su hada kai kafin babban zaben shekarar 2027.

Kwankwaso ya bayyana cewa duk da rade-radin da ake yadawa game da rikici a tsakanin jagororin adawa, har yanzu kofar hadin kai a bude take domin cimma manufofin siyasa.

Wannan na zuwa ne bayan ficewar Kwankwaso da Peter Obi daga jam’iyyar ADC, lamarin da ya sa wasu ke ganin akwai rashin jituwa tsakaninsu da Atiku.

Sai dai Kwankwaso ya yi watsi da wannan zargi, yana mai nuna cewa siyasa tana bukatar tattaunawa da fahimtar juna, musamman yayin da ake tunkarar zaben 2027.

ATIKU kwankwaso Peter Obi
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Ahmad Habib Ibrahim
  • Website

Related Posts

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Talata 12, Mayu. 2026

May 12, 2026

Kotu Ta Dakatar da Rashida Mai Sa’a Daga Amfani da Social Media

May 11, 2026

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Litinin 11, Mayu. 2026

May 11, 2026

Comments are closed.

Twins Empire Youtube
Wallafar Yanzu
  • Kwankwaso Ya Magantu Kan Alaƙarsa da Atiku Gabanin Zaɓen 2027
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Talata 12, Mayu. 2026
  • Kotu Ta Dakatar da Rashida Mai Sa’a Daga Amfani da Social Media
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Litinin 11, Mayu. 2026
  • Gwamnatin Borno: An Sake Shigar da Tsoffin ’Yan Boko Haram Sama da 8,000 Cikin Al’umma
Nasara
Tsari
© 2026. Designed by Syntape Soultions.
  • Labarai
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Contact Us

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.