Close Menu
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
Twins Empire News
Demo
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Twins Empire News
Home»Labarai»Kwankwaso Ya Magantu Kan Alaƙarsa da Atiku Gabanin Zaɓen 2027

Kwankwaso Ya Magantu Kan Alaƙarsa da Atiku Gabanin Zaɓen 2027

By Ahmad Habib IbrahimMayu 12, 2026No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Reddit Telegram Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Tsohon gwamnan Kano kuma Sanata, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi karin haske kan alakarsa da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, inda ya bayyana cewa akwai yiwuwar su hada kai kafin babban zaben shekarar 2027.

Kwankwaso ya bayyana cewa duk da rade-radin da ake yadawa game da rikici a tsakanin jagororin adawa, har yanzu kofar hadin kai a bude take domin cimma manufofin siyasa.

Wannan na zuwa ne bayan ficewar Kwankwaso da Peter Obi daga jam’iyyar ADC, lamarin da ya sa wasu ke ganin akwai rashin jituwa tsakaninsu da Atiku.

Sai dai Kwankwaso ya yi watsi da wannan zargi, yana mai nuna cewa siyasa tana bukatar tattaunawa da fahimtar juna, musamman yayin da ake tunkarar zaben 2027.

ATIKU kwankwaso Peter Obi
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Ahmad Habib Ibrahim
  • Website

Related Posts

Dangote: Najeriya na iya fara sayen fetur da dizal da dalar Amurka – PETROAN

Yuli 20, 2026

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Alhamis 16, Yuli. 2026

Yuli 16, 2026

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Laraba 15, Yuli. 2026

Yuli 15, 2026

Comments are closed.

Twins Empire Youtube
Wallafar Yanzu
  • Dangote: Najeriya na iya fara sayen fetur da dizal da dalar Amurka – PETROAN
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Alhamis 16, Yuli. 2026
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Laraba 15, Yuli. 2026
  • Tsohon Ministan Kimiyya, Uche Nnaji ya musanta zargin ƙirƙirar takardun shaidar karatu
  • Gwamnatin Tarayya ta dakatar da ƙarin kuɗin jarabawar WAEC da NECO bayan suka
Nasara
Tsari
© 2026. Designed by Syntape Soultions.
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.