Close Menu
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
Twins Empire News
Demo
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Twins Empire News
Home»Labarai»Yunwa a Najeriya: Mutane Miliyan 31 Na Bukatar Abinci

Yunwa a Najeriya: Mutane Miliyan 31 Na Bukatar Abinci

By Ahmad Habib IbrahimYuli 30, 2025No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Reddit Telegram Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Najeriya na fuskantar matsananciyar yunwa, inda kimanin mutane miliyan 31 ke cikin hadarin rashin abinci mai gina jiki, musamman a yankunan Arewa maso Gabas da wasu sassan Arewa ta Tsakiya.

Hukumar kula da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya (WFP) da sauran kungiyoyi sun yi gargadin cewa rashin kudade da tabarbarewar tsaro na iya tilasta rufe cibiyoyin kula da abinci guda 150 a jihar Borno. Wannan zai shafi dubban mata da kananan yara da ke dogaro da wadannan cibiyoyi don samun abinci da kulawa.

Matsalar ta samo asali daga hare-haren ‘yan ta’adda, tashe-tashen hankula, da kuma canjin yanayi, wanda ya rage yawan amfanin gona da samun ruwa. Kungiyoyin agaji na neman karin tallafi daga gwamnati da al’umma don dakile barkewar karancin abinci.

labarai
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Ahmad Habib Ibrahim
  • Website

Related Posts

Dangote: Najeriya na iya fara sayen fetur da dizal da dalar Amurka – PETROAN

Yuli 20, 2026

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Alhamis 16, Yuli. 2026

Yuli 16, 2026

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Laraba 15, Yuli. 2026

Yuli 15, 2026

Comments are closed.

Twins Empire Youtube
Wallafar Yanzu
  • Dangote: Najeriya na iya fara sayen fetur da dizal da dalar Amurka – PETROAN
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Alhamis 16, Yuli. 2026
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Laraba 15, Yuli. 2026
  • Tsohon Ministan Kimiyya, Uche Nnaji ya musanta zargin ƙirƙirar takardun shaidar karatu
  • Gwamnatin Tarayya ta dakatar da ƙarin kuɗin jarabawar WAEC da NECO bayan suka
Nasara
Tsari
© 2026. Designed by Syntape Soultions.
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.