Close Menu
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
Twins Empire News
Demo
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Twins Empire News
Home»Labarai»Mazauna Lagos Sun Rika Debar Mai Bayan Tankar Ta Kife a Gadarin Tincan

Mazauna Lagos Sun Rika Debar Mai Bayan Tankar Ta Kife a Gadarin Tincan

By Ahmad Habib IbrahimJanairu 19, 2026No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Reddit Telegram Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email
Demo

Wata tankar man fetur (PMS) ta kife a Gadar Tincan Liverpool da ke Apapa, Jihar Lagos, lamarin da ya janyo mutane suka rika debar man da ya zube daga karkashin gadar.

Tashar Channels Television ta wallafa bidiyon faruwar lamarin a safiyar ranar Litinin, inda aka ga wasu ‘yan Najeriya na kwasar man fetur daga tankar da ta kife, duk da hadarin da ke tattare da hakan.

Demo

A cewar rahoton Channels TV:

“Abin da ke faruwa a yanzu a Gadar Tincan Liverpool, Apapa: Tankar mai ta kife, mutane kuma suna dibar man da ya zube daga karkashin gadar.”

Jaridar DAILY POST ta bayyana cewa fashewar tankokin mai na ci gaba da zama babbar masifa a Najeriya, duk da gargadin da hukumomi ke ta yi akai-akai game da hadarin tattara man da ya zube, wanda kan haddasa asarar rayuka da dukiyoyi.

Demo
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Ahmad Habib Ibrahim
  • Website

Related Posts

Sarkin Gumel Alhaji Dr. Ahmed Muhammad Sani II, CON Ya Rasu A Yau 3 Ga Nuwamba 2026

Satumba 3, 2026

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Laraba 2, Nuwamba 2026

Satumba 2, 2026

Gwamnatin Ghana ta ƙi karɓar tallafin cedi miliyan 20 daga MTN

Agusta 26, 2026
Leave A Reply

Twins Empire Youtube
Wallafar Yanzu
  • Sarkin Gumel Alhaji Dr. Ahmed Muhammad Sani II, CON Ya Rasu A Yau 3 Ga Nuwamba 2026
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Laraba 2, Nuwamba 2026
  • Gwamnatin Ghana ta ƙi karɓar tallafin cedi miliyan 20 daga MTN
  • Nijar ta cimma yarjejeniyar gina tashar hasken rana mai karfin megawatt 200
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Laraba 26, Agusta. 2026
Nasara
Tsari
© 2026. Designed by Syntape Soultions.
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.