Close Menu
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
Twins Empire News
Demo
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Twins Empire News
Home»Siyasa»Firaministan Birtaniya Keir Starmer Ya Yi Murabus Bayan Matsin Lambar Siyasa

Firaministan Birtaniya Keir Starmer Ya Yi Murabus Bayan Matsin Lambar Siyasa

By Ahmad Habib IbrahimYuni 22, 2026No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Reddit Telegram Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email
Demo

Firaministan Birtaniya kuma shugaban Jam’iyyar Labour, Keir Starmer, ya sanar da yin murabus daga mukamansa a ranar Litinin, bayan matsin lamba daga cikin jam’iyyarsa da kuma raguwar goyon bayan siyasa.

A jawabinsa a gaban ofishin Firaminista da ke Downing Street, Starmer ya ce dukkan shawarwarin da ya dauka a mulki sun kasance ne domin amfanin ƙasar da yake ƙauna. Haka kuma ya gode wa iyalinsa, musamman matarsa Vic, da ‘ya’yansa.

Demo

Rahotanni sun nuna cewa Starmer ya amince cewa ba shi ne mafi dacewa ya jagoranci Labour zuwa zaɓe mai zuwa ba, bayan samun matsin lamba daga ‘yan majalisa da wasu manyan jami’an gwamnati.

Ana sa ran za a fara karɓar takarar sabon shugaban Labour a watan Yuli, yayin da Andy Burnham yake daga cikin manyan waɗanda ake ganin za su gaje shi.

 

Demo
Birtaniya Siyasa
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Ahmad Habib Ibrahim
  • Website

Related Posts

“Idan Wani aAbu Ya Sami El-Rufai, SakamakonsaZai Zama Abin Da Ba Za A Iya Hasashe Ba” – ADC ta gargadi Tinubu

Yuli 29, 2026

Babachir Lawal Ya Fice Daga ADC, Ya Soki Atiku Abubakar

Yuni 1, 2026

Onobun Ya Yi Watsi da Sakamakon Fidda Gwani na APC a Edo, Ya Ce Shi Ya Yi Nasara

Mayu 18, 2026

Comments are closed.

Twins Empire Youtube
Wallafar Yanzu
  • Me Ya Sa Muka Shirya Juyin Mulki a Kan Tinubu? – Kanal Ma’aji
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Alhamis 30, Yuli. 2026
  • “Idan Wani aAbu Ya Sami El-Rufai, SakamakonsaZai Zama Abin Da Ba Za A Iya Hasashe Ba” – ADC ta gargadi Tinubu
  • Dangote: Najeriya na iya fara sayen fetur da dizal da dalar Amurka – PETROAN
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Alhamis 16, Yuli. 2026
Nasara
Tsari
© 2026. Designed by Syntape Soultions.
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.