Tag: Shari’a
Labaran Najeriya Na Yau – 28 Ga Oct, 2025 1. Shugaba Tinubu Ya Sadu Da Sabbin Hafsoshin Tsaro: Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da sabbin hafsoshin tsaro a fadar gwamnati, Abuja, a ranar Litinin. ... Read More
Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana damuwa cewa alkalan Najeriya sun lalace ƙwarai sakamakon cin hanci da rashawa, wanda ya mayar da kotunan ƙasar “kotun rashawa” maimakon “kotun adalci”. A sabon littafinsa mai suna “Nigeria: Past and Future”, ... Read More

