Close Menu
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
Twins Empire News
Demo
  • Gida
  • Labarai
  • Wasanni
  • Nishadi
  • Siyasa
  • Bidiyo
  • Game damu
  • Tuntubemu
Twins Empire News
Home»Labarai»Hadarin Ruwa a Jihar Neja: Mutane Sama da 25 Sun Mutu

Hadarin Ruwa a Jihar Neja: Mutane Sama da 25 Sun Mutu

By Ahmad Habib IbrahimYuli 30, 2025No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Reddit Telegram Email
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email

Rahotanni sun tabbatar da cewa mutane fiye da 25 sun mutu bayan wata jirgin ruwa (kwale-kwale) ta kife a wani kogi a jihar Neja. Lamarin ya faru ne yayin da mutanen ke kan hanyarsu ta komawa daga kasuwa a wani yankin da ke fama da tabarbarewar tsaro da rashin ingantattun hanyoyi.

Rahotannin sun ce kwale-kwalen ta kife ne saboda yawan nauyi da kuma karancin kayan tsaro ga fasinjojin. Hukumar kula da hadurra a ruwa (NIWA) da jami’an ceto na kokarin nemo wadanda suka bace, amma aikin ya yi wuya saboda yanayin kogin da rashin isassun kayan aikin ceto.

Gwamnati ta bayyana matukar damuwa da wannan ibtila’in, tana mai cewa za ta dauki matakan dakile irin wannan bala’i a nan gaba ta hanyar wayar da kai da kuma hana tuki da kwale-kwale marasa lasisi.

Neja
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
Ahmad Habib Ibrahim
  • Website

Related Posts

Dangote: Najeriya na iya fara sayen fetur da dizal da dalar Amurka – PETROAN

Yuli 20, 2026

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Alhamis 16, Yuli. 2026

Yuli 16, 2026

Takaitattun Labaran Safiyar Yau Laraba 15, Yuli. 2026

Yuli 15, 2026

Comments are closed.

Twins Empire Youtube
Wallafar Yanzu
  • Dangote: Najeriya na iya fara sayen fetur da dizal da dalar Amurka – PETROAN
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Alhamis 16, Yuli. 2026
  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Laraba 15, Yuli. 2026
  • Tsohon Ministan Kimiyya, Uche Nnaji ya musanta zargin ƙirƙirar takardun shaidar karatu
  • Gwamnatin Tarayya ta dakatar da ƙarin kuɗin jarabawar WAEC da NECO bayan suka
Nasara
Tsari
© 2026. Designed by Syntape Soultions.
  • Labarai
  • Nishadi
  • Wasanni
  • Contact Us

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.