Tag: Isra’ila
Likitoci Sun Koka:Likitan asibitin al-Shifa, ɗaya daga cikin manyan asibitocin da suka rage a Gaza City, sun bayyana cewa suna fuskantar raunuka da gawarwaki masu yawa kullum, suna yin tiyata ba tare da maganin sa barci ko maganin ... Read More
Tel Aviv, Isra’ila —Rahotanni sun bayyana cewa Isra’ila na tattaunawa da Kudancin Sudan kan yiwuwar karɓar Falasdinawa daga zirin Gaza domin sake tsugunar da su a ƙasar, wanda har yanzu ke fama da yaƙi da talauci. ... Read More
Labaran Duniya – Rahoton Gaza A birnin Urushalima (Jerusalem), Isra’ila ta fara matakin farko na wani babban farmaki kan birnin Gaza, inda sojojin kasar suka fara mamaye wajen cikin garin. Firayim Minista Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa birnin Gaza na ... Read More

