Tag: Boko haram

Rundunar sojin Najeriya ta sanar da nasarar kashe ‘yan ta’adda 17 na Boko Haram a wata gagarumar fafatawa da ta gudana a yankunan jihohin Borno da Adamawa. Wannan matakin yana daga cikin kokarin gwamnati na kawo karshen ta’addanci a yankin ... Read More