Category: Siyasa

A wani babban ci gaban siyasa, manyan ’yan adawan Najeriya sun haɗu domin ƙwace mulki daga jam’iyyar mai mulki ta APC a zaɓen shekarar 2027. Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP da tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa Peter Obi na ... Read More

Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) tana gudanar da tattaunawa da Peter Obi, tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP), domin ya komawa PDP kafin zaben 2027. Wani babban jami’in PDP ya tabbatar da cewa ana kokarin dawo da Obi ... Read More