X

Yakin Gaza: An kashe akalla mutane 100 cikin sa’o’i 24:

Akalla Falasdinawa 165 ne aka kashe tare da jikkata 250 a cikin sa’o’i 24 da suka gabata, a cewar ma’aikatar lafiya ta Gaza.

Aƙalla mutane 14 ne sojojin Isra’ila suka tsare a yankin Yammacin Gabar Kogin Jordan da suka mamaye a cikin wani samame da aka kai cikin dare, in ji ƙungiyar Fursunonin Falasdinu a cikin wata sanarwa.

Ma’aikatar lafiya ta Gaza ta ce hare-haren da Isra’ila ta kai ya yi sanadiyar mutuwar Falasdinawa 21,672, yayin da mutane 56,165 suka jikkata a Gaza tun ranar 7 ga watan Oktoba.

Categories: Labarai
Tags: Gaza
twinsem2:
X

Headline

You can control the ways in which we improve and personalize your experience. Please choose whether you wish to allow the following:

Privacy Settings