TWINS EMPIRE NEWS/LABARAI

  • Home
  • Blog
  • Categories
  • About
  • Contact
  • WAEC Ta Fitar da Sakamakon Jarabawar WASSCE Na 2025

    WAEC Ta Fitar da Sakamakon Jarabawar WASSCE Na 2025

    August 4, 2025

    An fitar da sakamakon jarabawar daliban makaranta a Najeriya Hukumar shirya jarabawa ta Afrika ta Yamma (WAEC) ta sanar da sakin sakamakon jarabawar WASSCE na 2025ga ɗaliban makarantun sakandare a yau, Litinin, 4 ga Agusta, 2025. Sanarwar…

    Continue reading…

  • Takaitattun Labaran Safiyar Yau Litinin 4, Aug. 2025

    August 4, 2025

    1. El-Rufai Ya Gargadi Tinubu da APC:Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi gargadin cewa za a lalata hadin kan al’umma gaba ɗaya idan Shugaba Bola Tinubu da jam’iyyar APC suka sake komawa…

    Continue reading…

  • YARA 652 SUN RASA RAYUKANSU SAKAMAKON YUNWA A KATSINA – CEWAR MSF

    YARA 652 SUN RASA RAYUKANSU SAKAMAKON YUNWA A KATSINA – CEWAR MSF

    July 31, 2025

    Umar Dikko Radda: Gwamnan Jihar Katsina

    Continue reading…

  • Wakar RANAR GAMO – Fatima Alkasim Adam

    July 31, 2025

    Continue reading…

  • PDP NA TATTAUNAWA DA PETER OBI DOMIN YA KOMAWA JAM’IYYAR

    PDP NA TATTAUNAWA DA PETER OBI DOMIN YA KOMAWA JAM’IYYAR

    July 31, 2025

    Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) tana gudanar da tattaunawa da Peter Obi, tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP), domin ya komawa PDP kafin zaben 2027. Wani babban jami’in PDP ya tabbatar da cewa ana kokarin dawo…

    Continue reading…

  • NURSES SUN FARA YAJIN AIKI NA KASA BAKI DAYA

    NURSES SUN FARA YAJIN AIKI NA KASA BAKI DAYA

    July 31, 2025

    Kungiyar ma’aikatan jinya ta Najeriya (NANNM) ta fara yajin aikin gargadi na tsawon kwanaki bakwai tun daga ranar Laraba, bayan tattaunawarta da gwamnatin tarayya ta ci tura. Ma’aikatan jinya suna bukatar: Kungiyar ta zargi ministan lafiya da…

    Continue reading…

  • SUPER FALCONS SUN LASHE GASAR WAFCON – KARON SU NA 10 A AFRIKA

    SUPER FALCONS SUN LASHE GASAR WAFCON – KARON SU NA 10 A AFRIKA

    July 31, 2025

    Ƙungiyar mata ta ƙwallon ƙafa ta Najeriya, Super Falcons, sun sake kafa tarihi ta hanyar lashe kofin WAFCON karo na goma bayan doke Morocco 3–2 a wasan ƙarshe. Najeriya ta yi nasarar ne bayan ta bi baya da kwallaye biyu,…

    Continue reading…

←Previous Page Next Page→

Daily News Blog

Sed ut perspiciatis unde omnis iste natus voluptatem fringilla tempor dignissim at, pretium et arcu natus voluptatem fringilla.

  • Twitter
  • Instagram
  • Facebook

About

  • Why I write
  • My Experience
  • My Journey
  • My Goals

Resources

  • Home
  • Shop
  • Blog
  • About

Address

36-56, Kingshold Road
Chingford Mount E9 7BD
Greater London

United Kingdom

Copyright 2025 | A WordPress Theme By SuperbThemes