Category: Labarai

Yan Najeriya 2,583 aka kashe , an sace 2,164 a cikin watanni 3

Yan Najeriya 2,583 aka kashe , an sace 2,164 a cikin watanni 3

Akalla mutane 2,583 ne aka kashe tare da yin garkuwa da 2,164 a rubu’in farkon ... Read More

IGP ya janye dukkan ‘yan sandan da ke aiki da tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello

IGP ya janye dukkan ‘yan sandan da ke aiki da tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello

Sifeto Janar na ‘yan sandan Najeriya Olukayode Egbetokun ya janye dukkan jami’an ‘yan sandan da ... Read More

Kotu ta dakatar da ‘dakatawar’ Ganduje

Kotu ta dakatar da ‘dakatawar’ Ganduje

Wata babbar kotun tarayya da ke Kano ta dakatar da zargin dakatar da shugaban jam’iyyar ... Read More

Jihar Borno Ta Amince Da Tallafin Naira Biliyan 1.3 Ga Daliban Jiyya 997

Jihar Borno Ta Amince Da Tallafin Naira Biliyan 1.3 Ga Daliban Jiyya 997

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya ware naira biliyan 1.3 ga daliban ma’aikatan jinya ... Read More

Tinubu ya yabawa rukunin Dangote kan sabon farashin man dizal

Tinubu ya yabawa rukunin Dangote kan sabon farashin man dizal

SHUGABAN KASA, Bola Tinubu, ya yabawa hazakar kamfanin Dangote Oil and Gas Limited wajen rage ... Read More

Dangote ya rage farashin man dizal zuwa Naira 1,000 / lita

Dangote ya rage farashin man dizal zuwa Naira 1,000 / lita

Matatar man Dangote ta dala biliyan 20 ta rage farashin man dizal da kashi 16.6 ... Read More

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Kano ta sake gurfanar da Ganduje a gaban kotu

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Kano ta sake gurfanar da Ganduje a gaban kotu

Hukumar yaki da cin hanci da karbar korafe korafe-korafen jama’a ta jihar Kano ta shigar ... Read More