X

labarai

Dole Ne Gwamnatin Najeriya Ta Dauki Matakan Da Suka Dace Kan Kisan Anambra- ‘Yan Kasa

Masu ruwa da tsaki da suka hada da gamayyar kungiyoyin arewa wato CNG, masu fafutukar neman 'yancin bil'adama, yan majalisun…

Shugaban Gwamnatin Jamus Ya yi Ratse A Nijer

Bayan da ya je kasar Senegal, Shugaban gwamnatin Jamus Olaf Scholz ya isa birnin Yamai na Nijer inda ya gana…

Mata a Lagos sun yi murna da hukuncin da aka yanke wa tsohon dan sandan da ya yi wa yarinya fyade

Kungiyoyin kare hakkin mata da yara kanana a jihar Legas sun bayyana jin dadinsu kan wani hukunci da wata kotu…

Yan Area sun fusata kan ‘kisan mace mai ciki da ƴaƴa huɗu’ a Anambra

Jama'a da dama a shafukan sada zumunta musamman ƴan arewacin Najeriya sun fusata sakamakon wani bidiyo da ake ta yadawa…

‘Yan bindiga sun ce ‘za su dawo’ Bayan fille kan wani dań Majalisa

Wadanda ake zargi da hannu wajen kashe Okechukwu Okoye sun yi barazanar cigaba da yin ta’adi A karshen makon da…

Gwamnatin Najeriya ta maye gurbin babban akanta Ahmed Idris har sai EFCC ta gama bincike

Gwamnatin Najeriya ta naɗa Anamekwe Chukwunyere Nwabuoku don ya maye gurbin Babban Akanta na Ƙasa Ahmed Idris, wanda aka dakatar…

An Kaddamar Da Ayyukan Rajistar Yaran Da Ke Da Tawayar Kwakwalwa A Wasu Jihohin Nijer

A jamhuriyar Nijer wata kungiya mai zaman kanta ta kaddamar da ayyukan rajistar yara masu tawayar kwakwalwa da nufin tantance…

X

Headline

You can control the ways in which we improve and personalize your experience. Please choose whether you wish to allow the following:

Privacy Settings