X

labarai

Takaitattun Labaran Yammacin Laraba

Shugaban sajojin sama na Najeriya (NAF) ya umarci Sojoji su Ragargaji ‘Yan Ta’adda, Ba Sani Ba Sabo”. Hukumar da ke…

Takaitattun Labaran Yammacin Talata

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ce za ta fara raba Katin Zaɓe na Dindindin (PVC) a cikin Oktoba da…

Kwango na nazari kan dakarun MONUSCO

Gwamnatin Jamhuriyar Dimukradiyyar Kwango ta ce zata sake nazari kan shirin janye dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin…

’Yan Fansho Abiodun da Ogun sun yi arangama a kan Naira Biliyan 68 da ba’a biya su ba

Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun da ’yan fansho a jihar sun yi taho-mu-gama kan koma bayan kudaden gratuti da…

Dr Uche Ojinmah ya bukaci gwamnatin tarayya da ta mayar da asibitocin kasar zuwa kamfanoni masu zaman kansu

Dr Uche Ojinmah, shugaban kungiyar likitocin Najeriya (NMA) na kasa, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta duba yiwuwar mayar da…

Mai Ba Kasa Shawara Kan Tsaro Ya Kasa, Ya Kamata Ya Yi Murabus – Sanatan APC

Sanata mai wakiltar yankin Neja ta Gabas, Sani Musa, ya bukaci mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Babagana…

An kashe mutane takwas a wani harin da aka kai daren Lahadi a yankin Filato

Bugu da kari, a daren Lahadin da ta gabata ne wasu ‘yan bindiga dauke da makamai suka mamaye al’ummar Danda…

X

Headline

You can control the ways in which we improve and personalize your experience. Please choose whether you wish to allow the following:

Privacy Settings