labarai Chakwera ya haramtawa kansa da ministocinsa fita kasashen waje 2 years ago Shugaban Malawi Lazarus Chakwera ya dakatar da duk wani balaguron kasa da kasa na kansa da gwamnatinsa a wani yunkuri… Kotu Ta Ci Gaba Da Shari’ar Mutumin da ake zargin Ya Kai Harin Bam Kano A 2014 2 years ago Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta sake gurfanar da Husseni Ismaila wanda aka fi sani da Maitangaran, wanda ake… Saudiyya ta yi Allah wadai da harin da Isra’ila ta kai a asibitin al-Shifa 2 years ago Ma'aikatar harkokin wajen Saudiyya ta ce "ta yi Allah-wadai da kakkausar murya kan harin da sojojin mamaya na Isra'ila suka… Da dumi-dumi: An kama wadanda ake zargi da kai harin shugaban NLC – NSA 2 years ago Mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, a ranar Laraba, ya ce an kama wasu da ake… Hamas ta zargi Amurka da baiwa Isra’ila haske don kai farmaki a asibitin al-Shifa 2 years ago Kungiyar da ke mulkin Gaza ta ce fadar White House ta baiwa Isra'ila damar yin karin kisan kiyashi kan fararen… Na Gaji Da Mummunan Gado Daga Magabata – Tinubu 2 years ago Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta gaji manyan alkaluma daga magabatan sa, inda ya koka da yadda Najeriya… Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 A Kaduna 2 years ago Dakarun runduna ta 1 ta Mechanized Division da Operation Whirl Punch na rundunar sojojin Najeriya sun kashe wasu da ake… Next» « Previous