labarai EFCC ta kwace fasfo din tsohuwar ministar Betta Edu, da Sadiya Umar-Farouq 1 year ago Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta kwace fasfo din tsohuwar ministar harkokin… Kotun Koli ta Amince da Hukunci Zaben Gwamnan Jihar Filato 1 year ago A ranar Talata ne kotun kolin ta ke yanke hukunci kan karar da gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato ya… Mutane 200 ne suka mutu, suka jikkata a harin da Isra’ila ta kai a rana guda 1 year ago Falasdinawa 73 ne suka mutu sannan 99 suka jikkata a hare-haren da Isra'ila ta kai a Gaza cikin sa'o'i 24… Shinkafar gida ta tashi da kaso 73 cikin 100 a watanni 12 – NBS 1 year ago Hauhawar tsadar kayayyaki da sufuri da dai sauransu ya sa farashin shinkafar gida ya tashi da kashi 73.2 cikin 100… Digiri na jabu: FG ta rufe harabar jami’o’in kasashen waje guda 18 1 year ago Gwamnatin Tarayya ta haramtawa jami’o’in kasashen waje guda 18 da ke aiki a Najeriya, inda ta bayyana su a matsayin… Ina Murnar Tinubu Ya Kara Farashin Mai – Buhari 1 year ago Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ya ji dadi lokacin da shugaban kasa mai ci Bola Tinubu ya tashi… ‘Yan Bindiga Sun Bada Wa’adin Kwanaki 7 Akan Daliban Zamfara 2 years ago Iyayen daliban Jami’ar Tarayya Gusau (FUG) da aka sace a Jihar Zamfara, sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta… Next» « Previous