labarai Wike Ya Kira Taron Gaggawa Kan Tabarbarewar Tsaro A Abuja 1 year ago Ministan babban birnin tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya kira taron gaggawa sakamakon tabarbarewar tsaro a babban birnin kasar. ‘Yan bindiga… An gano gawa 5 cikin 100 da jirgin ruwa ya kife dasu a jihar Neja 1 year ago An ba da rahoton bacewar fasinjoji da dama yayin da wani jirgin ruwa dauke da mutane kusan 100 ya kife… An buge Mai Satar Waya A Yayin Tsallaka Titi A Kano 1 year ago Rahotanni sun bayyana cewa wata mota ta afkawa wani mutum da ke yunkurin kwace waya a lokacin da yake tsallaka… Ban Cimma Yarjejeniya Da Tinubu Kan Hukuncin Kotun Koli ba – Kwankwaso 1 year ago Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP), ya ce bai cimma matsaya… ‘Yan Bindiga Sun Sace Mutane 23 A Abuja 1 year ago Wasu ‘yan bindiga kimanin mutum 40 ne suka kai hari a kauyen Kawu da ke karamar hukumar Bwari a babban… ’Yan bindiga sun sace Malamin Jami’a a Zamfara 1 year ago Wasu ‘yan bindiga sun sake yin garkuwa da wani daraktan Cibiyar Bincike na Jami’ar Tarayya Gusau a Jihar Zamfara, Bello… “Ka Magance Rashin Tsaro, Yunwa” Matasan Arewa Sun Gayawa Tinubu 1 year ago Kungiyar Matasan Arewa tayi kira ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da ta ba da fifiko wajen magance matsalar rashin tsaro… Next» « Previous