X

Labarai

Daurawa sun yi sulhu da Gwamna Yusuf, ya dawo a matsayin kwamandan Hisbah

- Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano da babban kwamandan hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa…

Za Mu Rufe Jami’o’i Nan Da Kwana 7 – Shugaban SSANU

Mohammed Ibrahim, Shugaban Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’in Najeriya (SSANU), ya yi barazanar cewa kungiyar tare da kungiyoyin da ba na…

Takaitattun Labarai a safiyar yau Litinin 4/3/2024 – 23, Shaban 1445 AH

Rundunar ‘yan sanda ta kara tsaurara matakan tsaro a rumbun ajiyar kayayyakin abinci na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta…

Peseiro ya ajiye aiki sa a matsayin kocin Super Eagles

Kocin Portugal, Jose Peseiro, ya tabbatar da barinsa a matsayin kocin Super Eagles bayan kwantiraginsa ya kare a hukumance ranar…

Mazauna sun yi zanga-zanga aka yin garkuwa da mutane, tare da toshe hanyar Kaduna zuwa Abuja

Al’ummar garin Gonin-Gora da ke karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna da ke fama da rikici a ranar Alhamis din…

Ba Za Ku Iya Yaƙa Ta ba – Tinubu ya gargadi NLC

A ranar Alhamis din da ta gabata ne shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah-wadai da zanga-zangar da kungiyar…

Ku Daina Zagin Kasarku – Shugaban Tsaron Nijeriya

Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya Janar Christopher Musa a ranar Talata ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su daina…

Yan Majalisa Ba Za Su Iya Yanke Rabin Albashinsu Ba– Mataimakin Shugaban Majalisa

Mataimakin Shugaban Majalisar Wakilai, Benjamin Kalu, ya ce albashin ‘yan majalisar tarayya bai kai yadda ‘yan Najeriya ke zato ba,…

NLC Ta fara Zanga-zanga Akan Wahalhalun Rayuwa

Kungiyar kwadago ta Najeriya NLC ta fara zanga-zangar adawa kan wahalhalun da ake fama da su a fadin kasar duk…

Yan sanda sun ceto fasinjoji 16 da aka yi garkuwa da su a Kogi

Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta ceto mutane 16 da aka yi garkuwa da su a jihar. Hakan na kunshe…

X

Headline

You can control the ways in which we improve and personalize your experience. Please choose whether you wish to allow the following:

Privacy Settings